Bakonmu a Yau
Farfesa Ibrahim Bashir, kan ranar kawo karshen cinikin bayi a duniya
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:05
Kowace ranar 23 ga watan Agusta Majalisar Dinkin Duniya ta ware amatsayin bukin ranar tunawa hana cinikin bayi a duniya, inda Majalisar ta nemi kasashen duniya da su shirya taruka a wannan rana don ilmantarwa da wayar da kan jama’a dangane da illar bauta.Dangane da wannan rana Garba Aliyu Zaria ya tuntubi Farfesa Ibrahim Bashir tsohon mukaddashin shugaban Jami'ar Jos a Nageriya masanin tarihi ko yaya yake kallon wannan rana.