Isa ga babban shafi
Kasuwanci

Makomar hakar makamashin Uranium a Jamhuriyar Nijar (4)

Wallafawa ranar:

A ci gaban shirin kasuwa a kai miki dole cikin wannan makon, tare da Abdoulkarim Ibrahim Shikal, ya dora ne kan batun makomar aikin hakar makamashin Uranium a Jamhuriyar Nijar, wanda ke fuskantar barazanar samun koma baya.

Filin hakar makamashin Uranium a Tamgak da ke Arlit, a Jamhuriyar Nijar.
Filin hakar makamashin Uranium a Tamgak da ke Arlit, a Jamhuriyar Nijar. REUTERS/Joe Penney/File Photo
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.