Wasanni
Najeriya,Tunisia,algeria da Senegal sun samu tsallakawa mataki na gaba a Masar
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:36
Shirin namu na yau zai mayar da hankali ne zuwa gasar cin kofin Nahiyar Afrika dake gudana a Masar.Ta tabbata kungiyoyi hudu ne yanzu suka samu damar tsallakawa zuwa mataki na gaba, kungiyoyin da suka hada da Najeriya,Senegal, Tunisia da Algeriya.Abdoulaye Issa ya duba mana halin da ake ciki yanzu haka.