Ilimi Hasken Rayuwa
Yadda cin hanci da rashawa ya illata fannin ilimi a kasashen Afrika kashi na 3
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:04
Shirin wannan makon na Ilimi Hasken Rayuwa da Bashir Ibrahim Idris ya gabatar, ya ci gaba da nazari kan rahoton kungiyar Transparency International da ke nuna cewa matsalar cin hanci da rasahawa ya yiwa fannin ilimi illa mai zurfi a kasashen yammacin nahiyar Afrika.