Bakonmu a Yau
Majalisar Dinkin Duniya za ta tallafa wa yanki Sahel a bangaren tsaro
Wallafawa ranar:
Kunna - 04:03
Daya daga cikin matsalolin da suka addabi kasashen Afirka, musamman Yankin Sahel shine matsalar tsaro, kuma wannan na daga cikin abinda shugabannin kasashen Afirka suka tattauna a wajen taron da suka yi a Jamhuriyar Nijar.Abdoulkarim Ibrahim ya tattauna da Mataimakiyar Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya, Amina Muhammed kan batutuwa da dama da suka shafi kasashen Afirka, kuma ga yadda zantawar su ta gudana.