Kungiyoyi 16 sun samu tsallakawa mataki na gaba a Masar
Sanun a hankali ana karasawa gaba a gasar cin kofin Afrika dake gudana a Masar, bayan mataki ko kuma zagayen farko.Kungiyoyi 8 ne yanzu haka za su kama hanyar dawowa gida, yayinda 16 za su fafata, a mataki na biyu da zai baiwa kungiyoyi 8 damar samun tikiti zuwa qota final.
Wallafawa ranar:
Jadawalin wasani da za a yi bayan nasarori da kungiyoyi suka samu a gasar cin kofin kwallon kafar Afrika dake gudana a Masar.
Ranar juma’a 5 ga watan yuli.
Uganda-Senegal.
Morocco –Benin
Ranar asabar 6 ga watan Yulin nan
Najeriya –Kamaru.
Masar mai masaukin baki da Afrika ta kudu.
Ranar lahadi 7 ga wata yuli
Madagascar- Jamhuriyar Demokkuradiyar Congo.
Algeriya- Guinee.
Ranar Litinin 8 ga watan Yuli
Ghana –Tunisia.
Sai Mali- Cote D’Ivoire.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu