Bakonmu a Yau
Dr Kasimu Garba Kurfi, kan kasuwancin bai daya na kasashen Afirka
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:37
Kwamitin da gwamnatin Tarayyar Najeriya ta kafa domin bayar da shawarwari game da yiyuwar shigar kasar a yarjejeniyar kasuwanci ta kasashen Afirka ya gabatar da rahotonsa, inda ya bukaci gwamnati ta amince da yarjenejiyar.To sai dai kwamitin ya bayar da wasu shawarwari musamman dangane da yadda za a kare masana’antun kasar ta Najeriya.A game da wannan batu ne, Abdoulkarim Ibrahim Shikal ya zanta da Dr Kasimu Garba Kurfi, masani tattalin arziki.