Tambaya da Amsa
Kasar dake da karfin tattalin arziki a Duniya dama Afrika
Wallafawa ranar:
Kunna - 19:50
A cikin wannan shirin, zaku ji kasar da ke kan gaba a tattalin arziki a duniya da ma Afirka, a wannan shekarar ta 2019.Banda haka Mickael Kuduson ya duba tambaya da ta shafi kasar Libya.