Hukumomin tsaron Mali sun ce, ‘yan bindiga sun kai farmaki kan kauyen Sobane-Kou na kabilar Dogon, da ke yankin tsakiyar kasar, inda suka hallaka mutane 95.Yankin tsakiyar Mali dai yayi kaurin suna wajen fuskantar tashin hankalin hare-haren ‘yan bindiga mai alaka da fadan kabilanci, inda a watannin baya, wasu da ake zargin mafarautan kabilar dogon ne suka hallaka Fulani 160.Kan haka ne Garba Aliyu Zaria ya tattauna da Dakta Aminu Umar na Kwalejin Kimiya da Fasaha ta Kaduna
Talla
INVITE- DR A UMAR- 2019-06-10***
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu