Nijar
Mahukunta a Nijar na daukan matakan yaki da dumamar yanayi
Mahukuntan Agadez da ke Arewacin Jamhuriyar Nijar, wani yankin dake fama da matsalar hamada, sun soma daukar matakan yaki da sauyin yanayi.Daga Agadez, ga rahoton Oumarou Sani.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Kunna - 03:18