Isa ga babban shafi
Afrika

Shawarar kawo karshen yakin Mali daga International Crisis

Kungiyar ‘International Crisis Group’ ta bukaci gwamnatin Mali da ta shiga tattaunawa da kungiyoyin yan ta’addan da take yakar su domin kawo karshen tashin hankalin da ake samu a kasar.

Kan iyakar Mauritania da Mali
Kan iyakar Mauritania da Mali AFP/THOMAS SAMSON
Talla

Kungiyar tace duk da yake batun tattaunawa da yan ta’adda wani al’amari ne mai wahala, amma kuma daukar matakan da zasu kare lafiyar jama’a na da matukar muhimmanci.

Bashir Ibrahim Idris ya mayar vda hankali zuwa wannan labari.

00:55

Shawarar kawo karshen yakin Mali daga International Crisis

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.