Isa ga babban shafi
Kasuwanci

Hada-Hadar kasuwanci cikin azumi a Nijar da Najeriya

Wallafawa ranar:

A cikin shirin kasuwanci Ahmed Abba ya mayar da hankali zuwa batun kasuwanci a cikin watan azumi a Najeriya da Nijar ,da kuma tsokacin da jama'a ke yi na cewa jami'an kwastam na galazawa mutanen arewacin Najeriya kamar dai yada zaku ji a a cikin shirin.

Daya daga cikin manyan kasuwanin birnin Yameh a Nijar
Daya daga cikin manyan kasuwanin birnin Yameh a Nijar Ute Grabowsky/Photothek via Getty
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.