Isa ga babban shafi
Afrika

Za a komawa zaman tattaunawa a Sudan

A yau lahadi ake sa ran sake komawa zaman tattaunawa tsakanin masu zanga-zanga da majalisar sojin dake rike da mulkin kasar Sudan a Khartoum dake babban birnin kasar.

Masu zanga-zanga a kasar Sudan
Masu zanga-zanga a kasar Sudan ©REUTERS/Umit Bektas
Talla

Daga cikin kungiyoyin da aka aikewa da goron gayata za iya zana wakilan kungiyoyin adinai da suka taka gaggarumar rawa a baya. Majalisar sojin kasar ce ta sanar da sake komawa tattaunwa da kungiyoyi da ma jam’iyyu a yau don samar da mafita da za ta kaisu ga samar da Gwamnatin rikon kwariya da za a dorawa nauyin shirya zaben kasar kamar dai yadda jama’a suka yi fata.

Kasar ta Sudan ta fada cikin rikici ne tun bayan saukar Shugaban kasar Omar El Beshir.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.