Isa ga babban shafi
Wasanni

Mutuwar wasu matasa a lokacin tsere a Nijar

Wallafawa ranar:

Shirin namu na yau zai dubo wasu daga cikin matsalloli dake hana ruwa gudu musaman bangaren guje-guje,wanda hakan ke kai ga rasa rayuka,kamar dai yada a ka fuskanci haka a Jamhuriyar Nijar a lokacin jarabawa ta daukar matasa a ayukan Kwastam a wasu biranen kasar .Abdoulaye Issa ya samu tattaunawa da masu ruwa da tsaki a duniyar wasanni daga Jamhuriyar Nijar.

Wasu yan tseren gudu
Wasu yan tseren gudu Photo: Webphotolive.com
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.