Isa ga babban shafi
Afrika

Rundunar kasa da kasa za ta ci gaba da aiki a Jamhuriyar Congo

Kwamitin tsaro na Majalisar dinkin duniya ya tsawaita zaman rundunar wanzar da zaman lafiya a Jamhuriyar Dimokaradiyar Congo zuwa ranar 20 ga watan Disamba na wannan shekara.

Félix Tshisekedi Shugaban kasar Congo
Félix Tshisekedi Shugaban kasar Congo SIMON MAINA / AFP
Talla

Ana sa ran Sakatary Majalisar dinkin Duniya Antonio Guterres ya mika wani sabon daftarin dake a matsayin sakamako zuwa zaman kwamityn na ranar 20 ga watan Oktoban shekarar bana.

A cewar Ministan Faransa na harakokin waje Jean Yves Ledrian ci gaba da kasancewar dakarun wanzar da zaman lafiya a kasar na taimakawa a kokarin kawo karshen kungiyoyin nan dake dauke da makamai a wasu sassan kasar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.