Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Farfesa Aisha Abdul Ismaila ta Jami’ar Bayero kan matakin gwamnati na fara hukunta iyayen da basu sanya yara a Makaranta ba

Wallafawa ranar:

Gwamnatin Najeriya ta ce nan bada dadewa ba za ta aiwatar da shirin gurfanar da iyayen da basa sanya ‘yayan su a makarantu, a yunkurin da ta ke yi na rage yawan yaran da basa zuwa makaranta a fadin kasar.Ministan ilimi Adamu Adamu, ya ce muddin ba su fara gurfanar da irin wadannan iyaye a kotu ana daure su ba, ba za’a iya magance matsalar da ake samu na yaran da basa zuwa makaranta ba, wadanda alkaluma suka nuna cewa sun zarce miliyan 10 a Najeriya. Domin sanin tasirin matakin, Ahmad Abba ya tattauna da Farfesa Aisha Abdul Ismaila na Jami’ar Bayero, kuma ga yadda zantawar su ta gudana.

Hoton wani Yaro dan makaranta a Najeriya
Hoton wani Yaro dan makaranta a Najeriya Rosie Collyer
Sauran kashi-kashi
  • 03:16
  • 03:19
  • 03:26
  • 03:17
  • 03:40
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.