Bakonmu a Yau
Ra'ayin kawancen kungiyoyin fararen hula kan zaben Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 00:42
Yan lokuta da fitar da sakamakon zaben daga hukumar zabe a Tarayyar Najeriya INEC, Michael Kuduson ya zanta da Dokta Kole Shettima, daya daga cikin ‘ya’an kungiyar kawance na fararen hula da ta sa ido kan zaben na Najeriya, inda yayi bayani kan yadda zaben ya gudana, da ma nazari dangane da sakamakon zaben.