Isa ga babban shafi
Wasanni

Bikin tarbar 'yan wasan Mali da suka lashe gasar AFCON a Nijar

Wallafawa ranar:

Shirin Duniyar Wasanni na wannan lokaci da Abdullahi Isa ya gabatar, yayi tattaki zuwa kasar Mali, inda akayi bikin tarbar tawagar kwallon kafa ta 'yan wasan kasar, 'yan kasa da shekaru 20 da suka lashe gasar cin kofin nahiyar Afrika.

Tawagar 'Yan wasan kwallon kafa na Mali 'yan kasa da shekaru 20 da suka lashe gasar cin kofin Nahiyar Afrika.
Tawagar 'Yan wasan kwallon kafa na Mali 'yan kasa da shekaru 20 da suka lashe gasar cin kofin Nahiyar Afrika. Studio Tamani
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.