A Najeriya, a daidai wannan lokaci da ‘yan siyasa suka dukufa yakin neman zabe gadan-gadan, wani abu da ke daukar hankula shi ne yadda kusan kowane bangare ke zargin juna da rashawa.
Talla
To sai dai Alhaji Abdulkarim Dayyabu, shugaban rundunar adalci, na ganin bai kamata irin wadannan zarge-zarge su kawar da hankulan jama’a dangane da irin kokawar da ake yi domin samar wa jama’a shugabannin nagari ba.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu