Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Ahmad Tijjani Lawal kan zanga-zangar kasar Zimbabwe

Wallafawa ranar:

Yau alhamis, Evan Mawarire, shugaban wani cocin kasar Zimbabwe da ke goyon bayan tarzomar da ake yi a kasar ke gurfana a gaban kotu, inda ake zargin sa da tunzura jama’a domin yi wa gwamnatin Emmerson Mnagagwa bore.An dai shafe tsawon kwanaki ana tarzoma a kasar, bayan da gwamnati ta kara farashin man fetur ninkin-ba-ninkin, lamarin da ya yi sanadiyyar cafke mutane da dama a biranen Harare da kuma Bulawayo.Abdoulkarim Ibrahim Shikal ya zanta da Ahmad Tijjani Lawal dangane da wannan zanga-zanga da ta kazance a Zimbabwe.

Wasu da ke zanga-zangar adawa da matakin gwamnatin Zimbabwe na karin farashin man fetur a birnin Harare. 14/01/2019.
Wasu da ke zanga-zangar adawa da matakin gwamnatin Zimbabwe na karin farashin man fetur a birnin Harare. 14/01/2019. REUTERS/Philimon Bulawayo TPX IMAGES OF THE DAY
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.