Isa ga babban shafi
Wasanni

Sake fasalta tsarin bayar da kyautar Ballon D'Or daga hukumar CAF

Wallafawa ranar:

A makon da ya gabata ne hukumar kwallon kafar Afrika CAF ta bayar da kyautar ballon d'or na gwarzon dan wasan Afrika a Dakar dake kasar Senegal.Gwarzon dan wasan Liverpool, Mohamed Salah ya sake lashe kyautar gwarzon dan kwallon kafar Afrika karo na biyu a jere a wani gagarumin biki da ya a Dakar babban birnin Senegal .Salah dan asalin Masar ya yi takarar lashe wannan kuyata ce da abokin taka ledarsa a Liverpool, wato Sadio Mane na Senegal da kuma Pierre-Emerick Aubameyang dan asalin Gabon da ke taka leda a Arsenal.Da dama daga cikin masu lura da lamuran wasanni kwallon kafa ne suka bayyana damuwa kasancewa hukumar Caf ba ta mayar da hankali zuwa yan wasan cikin gida.

Tambarin hukumar kwallon kafar Afrika -CAF
Tambarin hukumar kwallon kafar Afrika -CAF CAF Online
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.