Isa ga babban shafi
Wasanni

Kungiyoyin kwallon kafa na Mata a Nijar

Wallafawa ranar:

A dai-dai lokacin da kungiyoyin kwallon kafa na kasashen Najeriya,Kamaru da Afrika ta kudu suka soma tattance hanyoyin kawo gyara zuwa kungiyoyin kwallon kafa bangaren mata,a Jamhuriyar Nijar,wasu daga cikin masu ruwa da tsaki a Duniyar kwallon kafa sun mayar da hankali zuwa yan wasa mata.Daya daga cikin hanyoyin inganta bangaren wasanni na mata shine na basu kulawa da ta dace kama daga kananan kungiyoyi zuwa na kasa.Abdoulaye Issa ya duba mana halin da ake ciki a Jamhuriyar Nijar a cikin shirin Duniyar wasanni.

Wasu daga cikin yan wasa, mata
Wasu daga cikin yan wasa, mata ISSOUF SANOGO / AFP
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.