Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Janar Idris Bello Dambazau kan yawan sojojin Amurka a nahiyar Afrika

Wallafawa ranar:

Wani bincike ya bayyana cewar duk da ikrarin Amurka cewar sojin ta basu da yawa a nahiyar Afirka, bayanai sun tababtar da cewar rundunar sojin Amurka dake da cibiya Afirka da ake kira Africom na da cibiyoyi 34 a kasashe daban daban.Takardun bayanan da The Intercept ta samu sun ce Amurka da sansanonin soji a kasashen Nijar da Libya da Somalia da Kamaru da Mali da Chadi da Uganda da makaman tan su.A Jamhuriyar Nijar rahotan yace Amurka na da sansanoni 5 cikin su harda Agadez da Ouallam da Arlit da Maradi.Akan wannan Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Janar Idris Bello Dambazau, kuma ga yadda hirar su ta gudana.

Daya daga cikin dakarun Amurka na musamman dake horar da dakarun sojin Jamhuriyar Nijar a yankin Diffa. 4/Maris/2014.
Daya daga cikin dakarun Amurka na musamman dake horar da dakarun sojin Jamhuriyar Nijar a yankin Diffa. 4/Maris/2014. REUTERS/Joe Penney/File photo
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.