Isa ga babban shafi
Afirka

An kaddamar da Macky Sall a matsayin dan takarar jam'iyya mai mulki

Shugaba Macky Sall na Senegal yayi alkawari samar wa kasar daukaka matukar dai ya yi nasara a zaben da za a gudanar a ranar 24 ga watan fabarairun shekara mai zuwa, zaben da bangaren shari’a ya hana manyan masu adawa da shi damar tsayawa takara.

Bikin kaddamar da Macky a matsayin dan takara a zaben kasar
Bikin kaddamar da Macky a matsayin dan takara a zaben kasar SEYLLOU / AFP
Talla

Macky Sall ya bayyana haka ne a lokacin da yake gabatar da jawabi jim kadan bayan da kawance jam’iyyun da ke mara masa baya a zaben mai zuwa ya kaddamar da shi a matsayin dan takara a wannan zabe domin sake shugabantar kasar karo na biyu.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.