Bakonmu a Yau
Adadin masu jiran shari'a ya zarta na wadanda aka yankewa hukunci a kurkukun Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 02:59
Alkalin alkalan Najeriya Welter Samuel Onnoghen ya dora alhakin cinkoson da ake samu a gidajen yarin kasar kan alkalai masu dake bada ajiyar wadanda ake zargi a gidan wakafi don ayi masu shara’a kuma ake mantawa da su, al’amarin da ya ce ya haifar da rubanyar masu jiran shara’a bisa wadanda aka tabbatar dalaifinsu.