A cikin shirin Siyasa ,Bashir Ibrahim Idris ya mayar da hankali zuwa siyasar Najeriya,musamman soma yakin neman zabe da aka fara a kasar.Da dama daga cikin yan kasar sun mayar da hankali zuwa manyan ayuka da kowane daga cikin yan takara ke daukar alkawalin gudanarwa bayan zabe.Shirin siyasa daga sashen hausa na rediyo Faransa RFI.