Isa ga babban shafi
Dandalin Siyasa

Rashin kasancewar mata a fagen siyasar Najeriya

Wallafawa ranar:

A cikin shirin dandalin siyasa,Bashir Ibrahim Idris ya samu tattaunawa da wasu mata dangane da rashin samun mata a fagen siyasar Najeriya,wasu daga cikin yan kasar mata musaman sun bayyana aniyar su ta kasancewa daga cikin yan takara a zaben shekarar 2019.

Akwatin zabe a Najeriya
Akwatin zabe a Najeriya
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.