Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Karamin Ministan sufurin Najeriya Suleiman Hassan kan yadda ayyukan titunan kasar ke tafiyar hawainiya

Wallafawa ranar:

A Najeriya, al'ummar kasar musamman a yankin arewaci na ta kokawa akan da-gwai-da-bayan da ake samu wajen gudanar da ayyukan shinfidawa da kuma gyara wasu Titunan kasar, hasali ma da yawa na cewar mahukuntan na nuna rashin kulawa ne saboda su a jirage su ke na su tafiye-tafiye.To sai dai da ya ke amsa tambayoyi dangane da hakan da Faruk Mohammad Yabo ya yi masa a Sokoto, karamin Ministan ayyuka da sufuri na kasar Sulaiman Hassan ya ce ba haka bane, ayyukan na tafiya kamar yanda ya kamata. Ga dai yadda tattaunawarsu ta kasance.

Kusan Ilahirin hanyoyin sufurin Najeriyar da ya kama daga na Mota da Jiragen kasa har ma da yankunan da mutane ke tafiya a kasa na bukatar gyara.
Kusan Ilahirin hanyoyin sufurin Najeriyar da ya kama daga na Mota da Jiragen kasa har ma da yankunan da mutane ke tafiya a kasa na bukatar gyara. AFP PHOTO / PIUS UTOMI EKPEI
Sauran kashi-kashi
  • 03:16
  • 03:19
  • 03:26
  • 03:17
  • 03:40
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.