Isa ga babban shafi
Afrika

Tasirin kwace makamai daga yan tawaye a Bangui

Majalisar Dinkin Duniya ta ce ya zuwa karshen wannan shekarar, jamhuriyar Afrika ta Tsakiya zata fara kwace makamai a hannun mayakan sa kai daban-daban a kasar.

Daya daga cikin yan tawayen Afrika ta tsakiya
Daya daga cikin yan tawayen Afrika ta tsakiya FLORENT VERGNES/AFP
Talla

Manzon majalisar dinkin Duniya Parfait Onanga-Anyanga, ya shaida hakan a zauren taron kwamitin sulhun majalisar ta dinkin Duniya, inda ya ce tuni aka yi nisa kan hanyoyin samar da zaman lafiya a kasar ta Afrika ta Tsakiya, tun lokacin da dakarun wanzar da zaman lafiyar Majalisar suka isa kasar a shekarar 2014.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.