Afrika
Tasirin kwace makamai daga yan tawaye a Bangui
Majalisar Dinkin Duniya ta ce ya zuwa karshen wannan shekarar, jamhuriyar Afrika ta Tsakiya zata fara kwace makamai a hannun mayakan sa kai daban-daban a kasar.
Wallafawa ranar:
Talla
Manzon majalisar dinkin Duniya Parfait Onanga-Anyanga, ya shaida hakan a zauren taron kwamitin sulhun majalisar ta dinkin Duniya, inda ya ce tuni aka yi nisa kan hanyoyin samar da zaman lafiya a kasar ta Afrika ta Tsakiya, tun lokacin da dakarun wanzar da zaman lafiyar Majalisar suka isa kasar a shekarar 2014.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu