Dandalin Fasahar Fina-finai
Sagir Mustapha dan yaro kan : Rawar da mawaka ke takawa wajen fadakar da al'umma
Wallafawa ranar:
Kunna - 20:00
Shirin a wannan karon Hauwa Kabir ta tattauna da Sagir Mustapha dan yaro mawaki kuma mai bada umarni kan irin gudunmawar da mawaka ke bayarwa musamman wajen gina harkokin fina-finan hausa a tarayyar Najeriya.