Tambaya da Amsa
Kasashen renon Faransa ba sa gudanar da zaben gwamnoni sai na Shugaban kasa
Wallafawa ranar:
Kunna - 19:58
Kusan akasarin kasashen renon Faransa ,kamar su Jamhuriyar Nijar da Kamaru da sauransu ba sa gudanar da zaben gwamnoni sai na Shugaban kasa? Sai dai ka ji Gwamnan kaza,gwamnan kaza,to ko ya suke darewa kan mulki?Michael Kudson a cikin shirin tambaya da amsa ya dubo wasu amsoshin tambayoyin ku masu saurare.