Najer
Sojojin Najeriya 2 sun mutu a Arewa maso gabashin kasar
Sojojin Najeriya biyu ne suka mutu yayin da wasu 9 suka samu raunuka sakamakon taka nakiya da aka binne a yankin arewa maso gabashin kasar mai fama da ‘yan Boko Haram.
Wallafawa ranar:
Talla
Bayanai sun ce hatsarin farko ya faru ne a kusa da kauyen Kumshe wanda ba ya da nisa da iyakar kasar da Kamaru.
Fashwa ta biyu kuwa ta faru ne a kan hanyar da ke sada garin Dikwa da Marte a cewar wadanda suka shaidi lamarin.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu