Isa ga babban shafi
Najer

Sojojin Najeriya 2 sun mutu a Arewa maso gabashin kasar

Sojojin Najeriya biyu ne suka mutu yayin da wasu 9 suka samu raunuka sakamakon taka nakiya da aka binne a yankin arewa maso gabashin kasar mai fama da ‘yan Boko Haram.

Sojojin Najeriya a garin Maïduguri 14 ga watan mayun 2015.
Sojojin Najeriya a garin Maïduguri 14 ga watan mayun 2015. REUTERS/Stringer
Talla

Bayanai sun ce hatsarin farko ya faru ne a kusa da kauyen Kumshe wanda ba ya da nisa da iyakar kasar da Kamaru.

Fashwa ta biyu kuwa ta faru ne  a kan hanyar da ke sada garin Dikwa da Marte a cewar wadanda suka shaidi lamarin.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.