Isa ga babban shafi
Kenya

Jami'an Tsaro A Kenya Na Tsare Da "Yan Kasar China 5 Dake Barazana Ga Tsaro

Jami'an tsaro a  Kenya na tsare da wasu ‘yan kasar China biyar da aka same su da wasu tarkacen naurori na tsaro da suka fara dasawa a kasar da cewa suna son kafa kamfanin harkokin tsaro ne, duk da cewa basu da takardun izinin shiga kasar.

Shugaba Uhuru Kenyatta na Kenya
Shugaba Uhuru Kenyatta na Kenya rfi
Talla

Gwamnatin kasar na ta yada wannan kamu na ‘yan kasar China a wani lokaci da ake kukan yawaitan ‘yan China dake leburanci a Kenyan ganin akwai dimbin matasan Kenya marasa ayyukan yi.

Cikin kayayyaklin da aka samu a wajen su sun hada da kayan soja, wayoyin sadarwa na oba-oba, da kuma tulin gwangwanayen barkonun tsohuwa.

Yanzu haka ana tsare dasu kafin daukan mataki na gaba.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.