Mauritania
Jam'iyya mai mulki na gaf da lashe zaben kasar Mauritania
Jam’iyyar UPR mai mulki a Mauritania ta lashe kujeru 67 daga cikin 157 a zaben ‘yan majalisar dokokin kasar da aka yi a makon jiya, yayin da ‘yan adawa suka tashi da kujeru 31 kamar yadda sakamakon zaben ya nuna.
Wallafawa ranar:
Talla
Ita ma jam’iyyar Tawassoul ta masu ra’ayin addinin Islama ta samu kujeru 14.
To sai dai za a gudanar da zagaye na biyu na zaben domin cike gurbin sauran kujerun majalisar a ranar asabar ta makon gobe.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu