Isa ga babban shafi
Mauritania

Jam'iyya mai mulki na gaf da lashe zaben kasar Mauritania

Jam’iyyar UPR mai mulki a Mauritania ta lashe kujeru 67 daga cikin 157 a zaben ‘yan majalisar dokokin kasar da aka yi a makon jiya, yayin da ‘yan adawa suka tashi da kujeru 31 kamar yadda sakamakon zaben ya nuna.

Wata mata na kada kuri'a a zaben 'yan Majalisar Mauritania, ranar 1 ga watan satumbar 2018
Wata mata na kada kuri'a a zaben 'yan Majalisar Mauritania, ranar 1 ga watan satumbar 2018 AHMED OULD MOHAMED OULD ELHADJ / AFP
Talla

Ita ma jam’iyyar Tawassoul ta masu ra’ayin addinin Islama ta samu kujeru 14.

To sai dai za a gudanar da zagaye na biyu na zaben domin cike gurbin sauran kujerun majalisar a ranar asabar ta makon gobe.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.