Bakonmu a Yau
Dr Balarabe Shehu Illela kan taron bunkasa kasuwanci tsakanin kasashen Afrika da China
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:36
Shugabannin kasashen nahiyar Africa na shirin tafiya birnin Beijing na kasar China domin amsa goron gayyatar Shugaba Xi Jinping da zimmar kara kulla dankon zumunci ta fannonin cinikayya da kasuwanci tsakanin su.Garba Aliyu Zaria ya tuntubi Dr Balarabe Shehu Illela da ke Bauchi a yanzu, wanda ya kwashe shekaru masu yawa a kasar China yadda yake kallon wannan zumunci.Ga tattaunawar.