Bakonmu a Yau
Alhaji Dr Aminu Dogara yaro kan yadda za a yaki labaran karya a Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:44
A Najeriya, yayin da ake ta tafka muhawara game da irin rawar da kafofin yada labarai na zamani irinsu Facebook, Tweeter, Whatsapp ke takawa wajen yada labaran karya, wasu na ganin ala tilas ne a dauki matakan da suka dace yanzu.Garba Aliyu Zaria ya tattauna da Alhaji Dr Aminu Dogara yaro sarkin Hausawan Lagos kuma shugaban Majalisar Sarakunan Hausawa na jihohin yadda ya ke kallon al’amarin labaran karya da bukatar zaman lafiyar kasa.