Isa ga babban shafi
Kamaru

'Yan adawa sun gaza tsayar da dan takara daya a Kamaru

Watanni biyu kafin zaben shugabancin kasar Kamaru, ga alamu abu ne mai wuya a cimma jituwa tsakanin ‘yan adawa domin tsayawar da mutum daya da zai wakilce domin fafatwa da shugaba Paul Biya a wannan zabe da za a yi ranar 7 ga watan oktoba mai zuwa.

Shugaban Kamaru, Paul Biya.
Shugaban Kamaru, Paul Biya. AFP/Pool/Lintao Zhang
Talla

Paul Biya mai shekaru 85 a duniya, ya share tsawon shekaru 35 yana mulkin kasar ta Kamaru, yana shirin karawa ne da wasu ‘yan takara 7 daga jam’iyyun adawa, wadanda suka gana sau da dama a tsakaninsu domin fitar fitar da mutum daya da zai wakilce su amma ba su cimma matsaya ba a kai.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.