Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Wuce gona da iri daga ‘yan Sandan Farin kaya a Najeriya

Wallafawa ranar:

A Najeriya sakamakon munanan rahotannin wuce gona da iri da ake yiwa ‘yan Sandan Farin kaya da ake kira SARS, shugaban kasar na riko Yemi Osinbajo ya umarci gaggauta yiwa rundunar kwaskwarima.Sau da yawa ‘yan Nigeria ke kokawa da cin zarafin jami’an ke yi masu, ta yadda ake amfani dasu wajen muzgunawa jama’a.Garba Aliyu Zaria ya nemi ji daga bakin Yakubu Ahmed Bike, mai sharhi dangane da lamurran tsaro a Najeriya yadda yake kallon wannan al’amari.

Yan Sandan Najeriya
Yan Sandan Najeriya Reuters
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.