Tambaya da Amsa
Karin bayani kan kasar da aka fara yiwa mulkin mallaka a nahiyar Afrika
Wallafawa ranar:
Kunna - 20:12
Shirin Tambaya da Amsa na wannan makon ya amsa wasu daga cikin tambayoyin da masu sauraro suka nemi a yi musu karin haske akai, daga ciki akwai karin bayani kan yanki ko kasar da aka fara yiwa mulkin mallaka a tarihi.