Nijar-Ambaliyar ruwa
Ambaliyar ruwa ta haddasa asarar dukiya a Nijar
Mazauna Yankunan da aka samu ambaliya a Jamhuriyar Nijar sun bayyana irin halin da suka shiga sakamakon ruwan da ya mamaye gidajen su. Tuni ministan bada agaji Lawal Magaji ya ziyarci yankin domin ganewa idan sa barnar da aka samu, kuma ga tsokacin da yayi a rahotan Sule Maje.
Wallafawa ranar:
Talla
Ambaliyar ruwa ta haddasa asarar dukiya a Nijar
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu