Najeriya
Osinbajo ya sallami shugaban hukumar SSS daga bakin aiki
Mukaddashin shugaban Najeriya Farfesa Yemi Osinbajo ya umarci shugaban gukumar tsaron sirri ta farin kaya DSS Lawal Daura ya ajje mukaminsa cikin sauri.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Osinbajo ta bakin wata sanarwa da kakakinsa Laolu Akande ya wallafa a shafinsa na Twitter, ya umarci da ajje mukamin na Lawal Daura ba tare da bata lokaci ba.
Ana dai ganin matakin na sa na da nasaba da rawar da jami’an hukumar suka taka na mamaye majalisar Najeriyar a yau Talata.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu