Sudan
Yarjejeniyar zaman lafiya zata soma aiki a Sudan ta Kudu
Nan gaba cikin wannan mako bangaren gwamnati da na ‘yan adawa na kasar Sudan ta kudu na shirin sanya hannu cikin fara aiwatar da yarjejeniyar zaman lafiya da suka kulla,
Wallafawa ranar:
Talla
Gwamnati da yan tawaye na sa ran kowane daga bangarorin za su yi biyyaya ga yarjejeniyar raba iko har zuwa zaben kasar.
A birnin Khartoum na Sudan aka cimma yarjejeniyar zaman lafiya tsakanin bangarorin biyu.
Yanzu haka dai bangarorin biyu sun amince da matakan zaman lafiya na karshe.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu