Jammeh ya gana da 'yan jam'iyyarsa a Guinea
Jam’iyar tsohon shugaban kama karya na kasar Gambia Yahya Jammeh na binciken maganganu da aka nada ta waya tsakanin shugabannin jam’iyar da kuma tsohon shugaba dake samun mafaka a Equatorial Guinea.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Ta kafofin yada labarai na zamani ne aka sato hira da Yahya Jammeh yayi da ‘yan Jamiyar dan tsakanin nan inda aka yi ta yada tattaunawar ta mintoci 10 da yayi da babban dan jamiyar tasa Yankuba Colley.
Yahyah Jammeh tserewa yayi bayan da ya kwashe shekaru 22 yana mulki, duk da haka kuma bayan da ya fadi a zaben kasar yayi finfiri-fin yaki sauka, saida sojan karo-karo suka doshi kasar don sauke shi da karfin tuwo.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu