Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Mutane 50 suka rasa rayukan su, yayin da gidaje sama da 200 suka rushe a Katsina

Wallafawa ranar:

Akalla mutane 50 suka rasa rayukan su, yayin da gidaje sama da 200 suka rushe sakamakon ruwan sama dauke iska da ta haifar da ambaliya a Jihar Katsina.Tuni Gwamnan Jihar Aminu Bello Masari ya ziyarci inda aka samu hadarin kuma ga yadda zantawar su ta gudana da wakilinmu Abdullahi Tanko.

Mutane 50 suka rasa rayukan su, yayin da gidaje sama da 200 suka rushe a Katsina
Mutane 50 suka rasa rayukan su, yayin da gidaje sama da 200 suka rushe a Katsina rfihausa
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.