Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Ra'ayoyin masu saurare kan bata-garin 'yan siyasa da ke rura wutar rikici a Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 15:42
Gwamnatin Najeriya ta bayyana sauyin yanayi da wasu bata garin yan siyasa da kuma wadanda ke dawowa daga Libya a matsayin wadanda ke tinzira rikicin da ake samu tsakanin makiyaya da manoma. Gwamnatin tace yanzu haka tana da shaidun dake nuna mata wadannan gurbatattun yan siyasar.