Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Dakta Abubakar Ango kan rikicin 'yan arewan kasar Kamaru

Wallafawa ranar:

Yankunan kasar Kamaru na masu amfani da Ingilishi na ci gaba da fuskantar tashe tashen hankula, duk da cewa gwamnatin Kamaru hadi da masuruwa da tsaki na kokarin ganin an shawo kan rikicin da kunno kai a yankunan, tun bayan da jagororinsu suka sha alwashin ballewa daga kasar ta Kamaru.Kan wannan matsala ce Garba Aliyu Zaria ya tattauna da Dakta Abubakar Ango malami a Jami'ar Marwa da ke Kamaru.

Wasu jami'an sojin Kamaru kenan lokacin da su ke sintiri a yankin 'yan aware masu amfani da turancin Ingilishi da ke fama da rikici.
Wasu jami'an sojin Kamaru kenan lokacin da su ke sintiri a yankin 'yan aware masu amfani da turancin Ingilishi da ke fama da rikici. REUTERS/Joe Penney
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.