Isa ga babban shafi
Nijar

Gwamantin Nijar ta kama Karim Tanko dan kungiyar farar hula

A jamhuriyar Nijar, hukumomin kasar sun capke wani memba na kungiyar farraren hula mai suna Karim Tanko.Ana dai zargin sa da shirya zanga-zanga da ta sabawa doka, banda haka ya kuma tura jama’a ga zanga-zanga da ta janyo lalata kadarorin jama’a.

Ginin Majalisar Dokokin Nijar
Ginin Majalisar Dokokin Nijar AFP PHOTO / BOUREIMA HAMA
Talla

Karim Tanko na adawa ne da dokar da gwamnatin kasar ta dau dangane da batun kasafin kudin kasar, lamarin da ya janyo kule wasu Shugabanin kungiyoyin fararen hula a Nijar .

Kungiyoyi a kasar da wajen ta na ci gaba da yi kira zuwa Gwamnatin Niajr don gani ta sako su.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.