Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Farfesa Adamu Abubakar Gwarzo kan taron magance rikicin manoma da makiyaya a Paris

Wallafawa ranar:

Wasu kungiyoyi masu zaman kansu daga kasashe sama da 10 na nahiyar Afrika a karkashin kungiyar Association des nomades Africains na gudanar da taro na tsawon kwanaki 3 a birnin Paris na Faransa.Taron ya mayar da hankali ne wajen lalubo hanyoyin magance matsalar rikicin manoma da makiyaya a nahiyar, musamman a Najeriya da Mali.Farfesa Adamu Abubakar Gwarzo, shugaban Jami'ar Mariam Abaca da ke Maradi, na daya daga cikin mahalarta taron, ya kuma yi wa Mahamman Salisu Hamisu karin bayani.

Matsalar rkicin manoma da makiyaya na ci wa gwamnatocin nahiyar Afrika tuwo a kwarya.
Matsalar rkicin manoma da makiyaya na ci wa gwamnatocin nahiyar Afrika tuwo a kwarya. REUTERS
Sauran kashi-kashi
  • 03:16
  • 03:19
  • 03:26
  • 03:17
  • 03:40
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.