Bakonmu a Yau
Malam Isa Sanusi kan zargin da kungiyar Amnesty ta yiwa gwamnati Najeriya na gaza hukunta masu kashe mutane
Wallafawa ranar:
Kunna - 02:18
Kungiyar Kare Hakkin Bil’adama ta duniya Amnesty ta zargi Gwamnatin Nigeria da sakaci wajen gaza hukunta masu kashe mutane wanda hakan ke haifarda hauhawan tashin-tashina a sassan kasar.A yau din nan ne Kungiyar ta fitar da wannan sanarwa ta hannun kakakinta Malam Isa Sanusi. Wannan yasa muka nemi ji daga bakinsa dazun nan wai shin aganin kungiyar Amnesty menene ya kamata Gwamnatin Nigeria ta yi da ba ta yiba da ke haifar da rigingimun da ta ce. Ga Malam Isa Sanusi.