Bakonmu a Yau
Dr Bello Abdulkadir kan yaduwar amai da gudawa a wasu sassan jihar Kaduna da makwabtanta
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:31
A Najeriya rahotanni na nuna cewar ana ci gaba da samun watsuwar Cutar Amai da gudawa da ta barke a wata makaranta da ke a Unguwar Kawo da ke jihar Kaduna zuwa wasu kauyukan wasu jihohi masu makwabtaka da jihar ta Kaduna.To sai dai a hirar su da Faruk Muhammad Yabo Dr Bello Abdulkadir na Zaria Clinic a jihar ta Kaduna ya yi Karin bayani akan matakan da ya kamata mutane su rika dauka domin kaucewa kamuwa da Cutar musamman yanzu da ake ta fargabar yaduwarta a wasu sassa. Ga dai yadda hirarsu ta kasance.